Funke Egbemode
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Jahar Osun, |
| ƙasa | Najeriya |
| Ƙabila | Yarbanci |
| Harshen uwa | Yarbanci |
| Karatu | |
| Makaranta |
Baptist Pract. School (en) |
| Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a |
ɗan jarida da civil servant (en) |
| Wurin aiki | Najeriya |
| Employers |
New Telegraph (en) Daily Sun (en) This Day The Punch Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) |
| Mamba | Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya (FRCN) |
Funke Egbemode 'yar jaridar Najeriya ce, Manajan Darakta a jaridar New Telegraph[1][2][3] Ta halarci Makarantar Firamare ta Baptist da ke Iwo, Jihar Osun. Makarantar sakandarenta Kuma ta kasance a makarantar sakandaren 'yan mata ta Baptist, Osogbo (Jihar Osun) Ita ma yar columnist ce tare da jariadar The Sun Newspaper. Funke a halin yanzu ita ce Shugaba na riko na kungiyar Guild of Editors ta Najeriya.[4]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2019-11-17. Retrieved 2020-05-27.
- ↑ https://thenationonlineng.net/new-telegraph-appoints-editors
- ↑ "New Telegraph, Nigeria's First Independent Political Broadsheet Out Today". African Herald Express. 2014-02-03. Archived from the original on 2014-04-27. Retrieved 2014-04-25.
- ↑ Yes! Dialogue. "Thriving in journalism as a woman – Funke Egbemode + Widowhood is hell". Theyesnigeria. YES!. Archived from the original on 11 October 2016. Retrieved 10 October 2016.