Hamidou Djibo
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Niamey, 8 ga Maris, 1985 (41 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Nijar | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Faransanci | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga baya | ||||||||||||||||||||||||||||||||||||||
Hamidou Djibo (an haife shi a ranar 8 ga Maris, na shekarar 1985 a Nijar ) dan wasan kwallon kafa ne na Nijar . A yanzu haka yana taka leda a ƙungiyar AS GNN a gasar Firimiyar Niger .
Djibo ya kasance memba na ƙungiyar kwallon kafa ta kasar Nijar, kuma yana daga cikin ‘yan wasan a lokacin wasan neman zuwa gasar Kofin Duniya .
Ayyuka
[gyara sashe | gyara masomin]Ya taba taka leda a ƙungiyar ES Sétif daga Algeria da RC Kadiogo daga Burkina Faso . Ya lashe gasar zakarun turai a shekara ta 2011 tare da ƙungiyar sa AS GNN .
Ayyukan duniya
[gyara sashe | gyara masomin]Ya kasance memba na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar .
Hanyoyin haɗin waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Hamidou Djibo at National-Football-Teams.com
- Bayanin FIFA Archived 2008-06-04 at the Wayback Machine
- Bayanin DZFoot