Harin masallaci a Mazakuka

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Infotaula d'esdevenimentHarin masallaci a Mazakuka
Map
 10°00′32″N 5°10′45″E / 10.0089°N 5.1793°E / 10.0089; 5.1793
Iri attack on mosque (en) Fassara
Kwanan watan 25 Oktoba 2021
Wuri Mashegu
Ƙasa Najeriya
Adadin waɗanda suka rasu 18
Adadin waɗanda suka samu raunuka 4

A ranar 25 ga watan Oktoba, 2021, wasu ƴan bindiga sun kai hari a wani masallaci a jihar Niger da ke arewacin Najeriya a lokacin sallar Asuba. Sun kashe masu ibada 17 da limami ɗaya tare da jikkata wasu mutane huɗu.[1][2]

Rikicin ya ɓarke ne a ƙauyen Mazakuka da ke yankin Mashegu a jihar Neja. Maharan waɗanda ake kyautata zaton ƴan kabilar Fulani ne, sun gudu ne bayan harbin.[3][4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Gunmen kill 18 at mosque in northern Nigeria's Niger state -residents". Reuters. 26 October 2021.
  2. "Gunmen kill 16 worshippers in Nigeria mosque attack". News24.
  3. "Officials say 18 villagers shot dead at mosque in Nigeria". ABC News.
  4. "Gunmen kill 16 worshippers in Nigeria mosque attack". October 26, 2021. Archived from the original on November 20, 2022. Retrieved November 20, 2022.