Harman van den Berg
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Cape Town, 21 ga Maris, 1918 | ||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Afirka ta kudu | ||||||||||||||||||||||
| Mutuwa | 6 ga Augusta, 2006 | ||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||
| Harsuna | Turanci | ||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga tsakiya | ||||||||||||||||||||||
Harman van den Berg (an haife shi a ranar 21 ga watan Maris shekara ta 1918 – 6 Agusta 2006) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Afirka ta Kudu wanda ya taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya.