Haruna Shaibu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Haruna Shaibu
Rayuwa
Haihuwa Accra, 25 Oktoba 1998 (25 shekaru)
ƙasa Ghana
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
International Allies F.C. (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga baya
Mai buga tsakiya

Haruna Shaibu (an haife shi a ranar 25 ga watan Oktoban 1998) ya kasance ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Ghana wanda a yanzu yake buga wa ƙungiyar Penn FC wasa a cikin USL .

Wasanni da Kulob[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 6 ga watan Afrilu shekara ta 2018, Shaibu ya sanya hannu tare da kungiyar Penn FC ta Soccer League a matsayin aro daga kungiya kwallon kafa ta Inter Allies . [1]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2018-05-08. Retrieved 2021-03-08.

Hanyoyin haɗin waje[gyara sashe | gyara masomin]