John Michael Ogidi
|
| |
| Rayuwa | |
| Haihuwa | 8 Disamba 1959 (66 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Karatu | |
| Makaranta |
Jami'ar Obafemi Awolowo Jami'ar Tsaron Nijeriya Jami'ar Ibadan |
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a | soja |
| Digiri | Janar |
John Michael Ogidi (an haifeshi ranar 8 ga watan disamba, 1959). Tsohon soja ne a Najeriya. Wanda ya riƙe mikamin Manjo Janar [1]. Kuma shine mai bada shawara akan harkar tsaro a kungiyar (High Commission) a ingila (United Kingdom) kafin ritayar sa a watan yuli na shekarar 2015. Shine shugaban (Commander Corps Of Signal Headquarters) a rundunan sojan kasa na Nigeria.
Farkon rayuwa da Karatu
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Ogidi a ranar 8 ga watan disamban 1959 a Ayibabiri a Jihar Bayelsa na Nigeria.

Yayi makaranta a BDSG a Yenagoa daga shekarar 1973 zuwa 1977. Inda ya samu shaidar gama sakandire. Daganan ya shiga makarnatar soji (Nigerian Defence Academy)[2] a matsayin mamba na 26 a 18 ga watan juni a shekarar 1979 inda ya gama a matsayin mataimakin lutanan (Second Lieutenant) a 18 ga watan disamba 1982. Yana da digiri a inginarin daga Jami'ar Obafemi Awolowo (OAU) Ile Ife da kuma mastas a Jami'ar Ibadan.