Jump to content

Kadaria Ahmed

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Kadaria Ahmed
Rayuwa
Haihuwa jihar Kano, 13 Disamba 1967 (57 shekaru)
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yarbanci
Harshen uwa Hausa
Ƴan uwa
Mahaifi Ahmad
Mahaifiya Hafsat Abdulwaheed
Karatu
Makaranta Goldsmiths, University of London (mul) Fassara
Jami'ar Bayero
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan jarida, theatre entrepreneur (en) Fassara da mai gabatarwa a talabijin
Employers BBC (mul) Fassara
Imani
Addini Musulunci
daria.media

Kadria Ahmed Ma'aikaciyar jarida ce, tayi karatun ta a Jami'ar Bayero dake Kano, sannan digiri na biyu a jamiar Goldsmiths dake Landon, tayi aiki tare da BBC inda take gabatar da shirin 'Focus on Africa' da 'network Africa' shahararren shirinta shine 'The Straight talk' inda aka ƙiyasta cewan mutane sama da miliyan huɗu ne ke kallon shirin. a yanzu tana gabatar da shirin 'The Core' a channels TV. Ta kirkiri kampanin Daria Media Ltd. Mahaifiyar Kadaria itace shahararriyar marubuciyar nan, wanda itace mace ta farko data fara wallafa littafi acikin Mayan Arewacin Najeriya, wato Hafsat Abdulwahid Ahmad.