Kogin Jama'are
Appearance

| Kogin Jama'are | |
|---|---|
|
| |
| Labarin ƙasa | |
| Kasa | Najeriya |
| Territory | Jihar Bauchi da Jama'are |

Kogin Jama’are wanda aka fi sani da kogin Bunga a ta inda ya fito, yana farawa ne daga tsaunukan dake kusa da garin Jos na Jihar Filato a Najeriya ya bi ta Arewa maso Gabas ta Jihar Bauchi da Jihar Yobe kafin ya haɗe da kogin Hadejia su zamo kogin Yobe[1]. A baya-bayan nan dai an yi ta cece-kuce kan shirin gina madatsar ruwa ta Kafin Zaki a kan wannan kogin, tare da nuna damuwa kan illar ambaliyar ruwa da ruwan sha da hakan zai haifar.[2]
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ https://freedomradionig.com/kogin-hadeja-jamaare-ne-ke-haddasa-mana-ambaliyar-ruwa-a-gonaki-kungiyar-matasan-manoman-jigawa/
- ↑ Kole Ahmed Shettima. "Dam Politics in Northern Nigeria: The Case of the Kafin Zaki Dam". York University, Canada. Retrieved 2009-10-01.