Ma’aikatar Yada labarai da Al’adu ta Tarayya (Nijeriya)
Appearance
Ma’aikatar Yada labarai da Al’adu ta Tarayya | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | ministry (en) |
Ƙasa | Najeriya |
Ma’aikatar yada labarai da al’adu ta tarayya ma'aikatar Najeriya ce wadda aikinta shi ne samar wa ‘yan Najeriya “sahihan bayanai masu inganci kan ayyukan gwamnati da luma tsare-tsaren ta” da samar da yanayin fasaha don ci gaban zamantakewa da tattalin arzikin Najeriya.[1]
Ma'aikatar na karkashin jagorancin minista ne wanda shugaban Najeriya ya nada. Ministan na yanzu shine Lai Mohammed.
Hanyoyin hadi na waje
[gyara sashe | gyara masomin]Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Federal Ministry of Information and Communications: About Us Archived 2010-12-02 at the Wayback Machine, Government of Nigeria, accessed 3 December 2010.