Mahamane Ousmane
Appearance
|
| |||||
16 ga Afirilu, 1993 - 27 ga Janairu, 1996 ← Ali Saibou - Ibrahim Baré Maïnassara →
| |||||
| Rayuwa | |||||
| Haihuwa | Zinder, 20 ga Janairu, 1950 (75 shekaru) | ||||
| ƙasa | Nijar | ||||
| Karatu | |||||
| Harsuna | Faransanci | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||
| Imani | |||||
| Jam'iyar siyasa |
Nigerien Party for Democracy and Socialism Democratic and Social Convention Nigerien Movement for Democratic Renewal (en) | ||||




Mahamane Ousmane (An haife shi a shekarar 1950) a Zinder, Yammacin Afirkan Faransa. ɗan siyasan Nijar ne. kuma shugaban kasar Nijar ne daga Afrilu 1993 zuwa Janairu 1996 (bayan Ali Saibou - kafin Ibrahim Baré Maïnassara).