Ibrahim Baré Maïnassara
Appearance
![]() | |||||||||
7 ga Augusta, 1996 - 9 ga Afirilu, 1999 ← Mahamane Ousmane - Daouda Malam Wanké →
1990 - 1995
1988 - 1990
| |||||||||
| Rayuwa | |||||||||
| Haihuwa | Dogondoutchi da Maradi, 9 Mayu 1949 | ||||||||
| ƙasa | Nijar | ||||||||
| Mutuwa | Niamey, 9 ga Afirilu, 1999 | ||||||||
| Yanayin mutuwa |
kisan kai (deliberate murder (en) gunshot wound (en) | ||||||||
| Karatu | |||||||||
| Harsuna | Faransanci | ||||||||
| Sana'a | |||||||||
| Sana'a |
ɗan siyasa, Mai wanzar da zaman lafiya, soja, dictator (en) | ||||||||
| Mamba |
Conseil du Salut National (en) | ||||||||
| Aikin soja | |||||||||
| Fannin soja | Rundunar Tsaron Nijar | ||||||||
| Digiri |
colonel (en) | ||||||||
| Imani | |||||||||
| Addini | Musulunci | ||||||||
| Jam'iyar siyasa |
Rally for Democracy and Progress (en) | ||||||||
Kanal Ibrahim Baré Maïnassara (Mayu 9, 1948 a birnin Dogon Dutse - Afrilu 9, 1999 a birnin Niamey) sajan Jamhuriyar Nijar ne wanda ya karbe mulkin kasar a wani shiryaiyen juyin mulki a kasar Nijar a 1996 kuma ya shugabanci kasar har shekarar 1999. Maïnassara, dan kabilar Hausawa ne mai rinjaye a birnin Dogondoutchi wanda aka haifeshi a shekarari1948, Maïnassara ya zama babban jami'in soja a 1995.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.
