Ibrahim Baré Maïnassara
Jump to navigation
Jump to search
![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
7 ga Augusta, 1996 - 9 ga Afirilu, 1999 ← Mahamane Ousmane - Daouda Malam Wanké (en) ![]()
| |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa | Dogondoutchi, 9 Mayu 1949 | ||||
ƙasa | Nijar | ||||
Mutuwa | Niamey, 9 ga Afirilu, 1999 | ||||
Yanayin mutuwa |
ballistic trauma (en) ![]() kisan kai (deliberate murder (en) ![]() | ||||
Karatu | |||||
Harsuna | Faransanci | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a |
ɗan siyasa, Mai wanzar da zaman lafiya, soja da dictator (en) ![]() | ||||
Mamba |
Conseil du Salut National (en) ![]() | ||||
Aikin soja | |||||
Fannin soja | Rundunar Tsaron Nijar | ||||
Digiri |
colonel (en) ![]() | ||||
Imani | |||||
Addini | Musulunci | ||||
Jam'iyar siyasa |
Rally for Democracy and Progress (en) ![]() |
Kanal Ibrahim Baré Maïnassara (Mayu 9, 1948 a birnin Dogon Dutse - Afrilu 9, 1999 a birnin Niamey) sajan Jamhuriyar Nijar ne wanda ya karbe mulkin kasar a wani shiryaiyen juyin mulki a kasar Nijar a 1996 kuma ya shugabanci kasar har shekarar 1999. Maïnassara, dan kabilar Hausawa ne mai rinjaye a birnin Dogondoutchi wanda aka haifeshi a shekarari1948, Maïnassara ya zama babban jami'in soja a 1995.