Mamadou Faye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Mamadou Faye
Rayuwa
Haihuwa Dakar, 31 Disamba 1967 (56 shekaru)
ƙasa Senegal
Faransa
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
ES La Ciotat (en) Fassara1986-1987
SC Bastia (en) Fassara1987-199820817
  Senegal national association football team (en) Fassara1988-1995
Gazélec Ajaccio (en) Fassara1998-1999230
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 176 cm

Mamadou Faye (an haife shi ranar 31 ga watan Disambar 1967) tsohon ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne kuma ɗan ƙasar Senegal wanda ya taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya.[1] Ya buga wa tawagar ƙasar Senegal wasanni bakwai daga 1994 zuwa 1999.[2] An kuma sanya sunan shi a cikin ƴan wasan Senegal da za su taka leda a gasar cin kofin Afrika a cikin shekarar 1994.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

  • Mamadou Faye at National-Football-Teams.com