Masarautar Akko

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Masarautar Akko
Emirate (en) Fassara
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Babban birni Akko (Nijeriya)
Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Gombe

Masarautar Akko tana ɗaya daga cikin masarautu uku da ke ƙaramar hukumar Akko, wacce ta daɗe da zama daya daga masarautu dake garin Kumo a jihar Gombe. A al'adance ana kiran sarkin masarautar "Lamido" daga Fula, ma'ana "Shugaba". Asalin Masarautar Gona ce, sannan aka koma Kumo daga baya.[1][2][3] Masarautar tana hannun Fulani, Tangale da Tera.[4]

Kofar Tashan Magarya Kumo

Sarki (Lamido Akko)[gyara sashe | gyara masomin]

Lamido Akko na yanzu shine Umar Muhammad Atiku.

Lamido Akko

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Emir of Akko, Gombe State".[permanent dead link]
  2. "Akko Emirate Council engages hunters to combat robbery". Punch Newspapers (in Turanci). 2016-09-13. Retrieved 2022-10-05.
  3. Rapheal (2022-01-08). "Traditional rulers are the antidote to security challenges –Emir". The Sun Nigeria (in Turanci). Retrieved 2022-10-05.
  4. tvcnews (2022-08-25). "Monarch proffers solutions to Nigeria's security challenges". TVC News (in Turanci). Retrieved 2022-10-05.