Musa Lawan Majakura

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Musa Lawan Majakura

Musa Lawan Majakura (mai shekaru 33), ɗan Najeriya ne mai kamun kifi, malami, kuma ɗan siyasa wanda shi ne zaɓaɓɓen ɗan majalisar dokokin jihar Yobe. Ya fito daga ƙauyen Majakura dake ƙaramar hukumar Nguru a jihar Yobe. A zaɓen majalisar dokokin jihar Yobe a 2023 an zaɓe shi majalisar jiha a matsayin ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Nguru II ta jihar Yobe.

Kuruciya da ilimi[gyara sashe | gyara masomin]