Nkechi Egbe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nkechi Egbe
Rayuwa
Haihuwa Najeriya, 5 ga Faburairu, 1978 (46 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Harshen Ibo
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Ibo
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Delta Queens (en) Fassara2004-2004
 
Muƙami ko ƙwarewa Ataka
Nauyi 66 kg
Tsayi 1.72 m

Nkechi Egbe (an haife ta a ranar 5 ga watan Fabrairu 1978) tsohuwar 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta Najeriya wacce ta taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya a gasar Olympics ta bazara ta kakar 2004.[1] A matakin kulob/ƙungiya din, ta taka leda a ƙungiyar Delta Queens.[2]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

  • Najeriya a gasar Olympics ta bazara ta shekarar 2004[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Olympic Women's Football Tournaments Athens 2004–Squad List: Nigeria (NGR)". FIFA. Archived from the original on 28 January 2013. Retrieved 2 October 2015.
  2. Evans, Hilary; Gjerde, Arild; Heijmans, Jeroen; Mallon, Bill; et al. "Nkechi Egbe". Olympics at Sports- Reference.com. Sports Reference LLC. Archived from theb original on 18 April 2020.
  3. Olympic Women's Football Tournaments Athens 2004–Squad List: Nigeria (NGR)". FIFA. Archived from the original on 28 January 2013. Retrieved 2 October 2015.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]