Olaoluwa Abagun
Olaoluwa Abagun | |
---|---|
Rayuwa | |
Haihuwa | 24 ga Augusta, 1992 (31 shekaru) |
Mazauni | Lagos |
Karatu | |
Makaranta | Jami'ar Obafemi Awolowo |
Sana'a | |
Sana'a | Lauya |
Olaoluwa Abagun an haife tane a jihar legas, ta kasan ce lauya ce yar Nijeriya.
Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]
kuma tayi makarantar sekandari dinta ne a queens college dake legas. sanan A 2008. Daganan ta tafi jamiar obafemi awalowo university. Inda tai digirinta na farko a fannin sharia. Inda yanzu take digirinta na biyu a gender and development studies.a jamiar Sussex. Ita dindai kirista ce.[1]
Dangi da iyali[gyara sashe | gyara masomin]
Abagun ta tashi da iyayenta inda ubanta musulmi ne uwarta kuma kirista ce. Ita kadaice mace a cikin yan uwanta Su hudu.
Ta hadu da gonma babatunde raji fashola[2] a lokacin tana shekara 15, inda ya bata kyautar computa inda tace wannan kyauta ya kara mata kaimi.[3]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ https://www.wise-qatar.org/learners-voice-olaoluwa-abagun
- ↑ "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2017-11-08. Retrieved 2020-11-05.
- ↑ https://www.wise-qatar.org/learners-voice-olaoluwa-abagun