Oluwayemisi Oluremi Obilade
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Jahar Osun, 14 Nuwamba, 1958 (67 shekaru) |
| ƙasa | Najeriya |
| Harshen uwa | Yarbanci |
| Karatu | |
| Makaranta |
Cornell Jami'ar Harvard |
| Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
| Sana'a | |
| Sana'a | mataimakin shugaban jami'a da Malami |
| Employers | Tai Solarin University of Education |
Oluyemisi Oluremi Obilade (An haifeta ranar 14 ga watan Nuwamba, 1958). Mataimakiyar shugaban ilimi ce na Najeriya.
Rayuwar farkon da ilimi
[gyara sashe | gyara masomin]An haifi Obilade a jihar Osun a shekara ta 1958.
Ta yi digirinta na farko a Najeriya kafin ta yi masters a Harvard Business School da ke Amurka sannan ta yi digiri na uku a Makarantar Kasuwancin Alkali a Cambridge, Ingila.
Aiki
[gyara sashe | gyara masomin]Farfesa (Mrs. ) Oluwayemisi Oluremi Obilade ta zama Mataimakin Shugaban Jami'ar Ilimi ta Tai Solarin (TASUED) a cikin Janairu 2013. Ta gaji Farfesa Segun Awonusi.[1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Ogun sacks TASUED Vice-Chancellor, appoints replacement, Preminum Times, Retrieved 8 February 2016