Ousmane Diabate

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ousmane Diabate
Rayuwa
Haihuwa Niamey, 9 ga Yuli, 1994 (29 shekaru)
ƙasa Nijar
Mali
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
Jeddah Club (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Ousmane Diabate (an haife shi 9 ga Yuli 1994) ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Nijar wanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan tsakiya ga Al-Minaa da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar.[1][2]

Aikin kulob[gyara sashe | gyara masomin]

A ranar 23 ga Janairu 2022, Diabate ya koma kulob ɗin Al-Minaa na Iraqi daga kulob ɗin Muaither na Qatar.

Ayyukan kasa da kasa[gyara sashe | gyara masomin]

Diabate ya fara taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Nijar a wasan sada zumunci da suka yi da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya a ranar 27 ga Mayu 2018.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "الميناء يدعم صفوفه بمحترفين اردني ونيجيري". Ninanews.com. Retrieved 2022-01-25.
  2. "حركة انتقالات متصاعدة مع قرب غلق "الميركاتو" الشتوي في العراق". Shafaq.com. Retrieved 2022-01-27.

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]