Raila Amolo Odinga (an haife ta 7 ga watan Janairun shekara shi 194 ya rasu 15 ga watan octobar shekara ta 2025) dan siyasa ne a kasar Kenya ce wacce ya yi aiki a matsayin Firayim Minista na Kenya daga shekara ta 2008 zuwa shekara ta 2013. [1] Ya kasance memba na majalisar (MP) na mazabar Langata daga 1992 zuwa 2013 kuma ya kasance Shugaban adawa a Kenya tun 2013.[1] Shi ne shugaban jam'iyyar Azimio la Umoja-One Kenya Coalition Party .
Odinga ya tsaya takarar Shugabancin kasar Kenya sau biyar, ba tare da wani qoqarin samun nasara ba. Kowanne lokaci, Odinga yana zargin anyi magudin a zabe.