Samaru Kataf

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Samaru Kataf
Bayanai
Ƙasa Najeriya
Language used (en) Fassara Yaren Tyap
Wuri
Map
 9°45′N 8°23′E / 9.75°N 8.38°E / 9.75; 8.38
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna

Chenkwon ( Samaru Atyap ; Hausa: Samaru Kataf) gari ne da ke a gundumar Jei, a ƙaramar hukumar Zangon Kataf a kudancin jihar Kaduna a yankin Middle Belt a Najeriya.[1] Lambar gidan waya na yankin ita ce 802.[2]

Mutane[gyara sashe | gyara masomin]

(Duba cikakkiyar maƙalar mutanen Atyap anan: Atyap people)

Ƙungiya mafi rinjaye a garin su ne mutanen Atyap. Ana iya samun sauran al'ummomin Najeriya a garin.

Harshe[gyara sashe | gyara masomin]

(Duba cikakkiyar maƙalar yaren mutanen Atyap anan: Tyap language)

Babban yaren da ake magana da shi a garin shine yaren Tyap. Sauran harsunan da ake magana da su sun haɗa da Hausa da Ingilishi.

Ilimi[gyara sashe | gyara masomin]

Ta fuskar ilimi, garin na da Kwalejin Fasaha, Tafawa Balewa Memorial Commercial College (wadda aka kafa 1988)[3] da Makarantar Fasahar Noma, Nuhu Bamalli Polytechnic, dake Matakama (Tagama). [4]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Samaru, Zonkwa, Kaduna State, Nigeria". mindat.org. Retrieved September 1, 2020.
  2. "Post Offices- with map of LGA". NIPOST. Archived from the original on 2009-10-07. Retrieved 2009-10-20.
  3. "Approved and Accredited Technical Colleges". National Board for Technical Education. Archived from the original on October 31, 2020. Retrieved September 1, 2020.
  4. NA, Maurice; Al, et (October 1, 2013). "Seroprevalence of bovine brucellosis in northern Plateau State, North Central Nigeria". Asian Pacific Journal of Tropical Disease. 3 (5): 337–340. Retrieved September 1, 2020.

Hanyoyin haɗi na Waje[gyara sashe | gyara masomin]

Wikimedia Commons on Samaru Kataf