Temi Harriman

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Temi Harriman
Ɗan Adam
Bayanai
Jinsi mace
Ƙasar asali Najeriya
Suna Temi (en) Fassara
Sunan dangi Harriman
Shekarun haihuwa 1963
Wurin haihuwa Warri
Harsuna Turanci, Yarbanci da Pidgin na Najeriya
Sana'a ɗan siyasa
Muƙamin da ya riƙe mamba a majalisar wakilai ta Najeriya da mamba a majalisar wakilai ta Najeriya
Ɗan bangaren siyasa Peoples Democratic Party da All Nigeria Peoples Party

Temi Harriman (an haife ta a ranar 1 ga watan Janairun 1963) ƴar Najeriya lauya ce, ƴar siyasa, kuma memban Majalisar Wakilai, Majalisar Dokoki ta ƙasa mai wakiltar Warri Tarayya a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar All Peoples Party (APP).[1]

Rayuwar farko da aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Ta kasance mamba a majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Warri a ƙarƙashin jam'iyyar All Peoples Party APP daga shekara ta 1999 zuwa 2003. kuma ta ci gaba da riƙe kujerarta na wani wa'adi daga shekarar 2003 zuwa 2007.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]