Timini Egbuson

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Timini Egbuson
Rayuwa
Haihuwa Bayelsa, 10 ga Yuni, 1987 (36 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Harshen Ijaw
Ƴan uwa
Ahali Dakore Egbuson-Akande
Karatu
Makaranta Jami'ar Lagos
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Sana'a
Sana'a Jarumi da dan wasan kwaikwayon talabijin
Muhimman ayyuka Tinsel (en) Fassara
Shuga (TV series)
Elevator Baby
Kyaututtuka
Imani
Addini Kiristanci
timiniegbuson.com

Timini Egbuson (an haifeshi ranar 10 ga watan juli, 1987) a Jihar Bayelsa. Ɗan wasan kwaikwayo ne, furodusa.[1]

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Timini Egbuson
Timini Egbuson

An haishe ne a jihar Bayelsa kuma kani ne ga shahararriyar er wasan kwaikwayon nan wato "Dakore Akande". Yayi makarantar sa ta framari a "Greenspring Montessori". Sannan ya samu digiri a bangaren ilimin sanin halayyan mutane a jami'ar Lagos a shekarar 2011.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]