Yakubu Abubakar Akilu

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yakubu Abubakar Akilu
Rayuwa
Haihuwa Ago Iwoye (en) Fassara, 14 ga Maris, 1989 (35 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
FC Midtjylland (en) Fassara2007-
FC Hjørring (en) Fassara2009-2010111
Kolding FC (en) Fassara2010-2010130
FC Fredericia (en) Fassara2011-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Lamban wasa 27

Yakubu Abubakar Akilu (an haife shi a ranar 14 ga watan Maris, shekara ta 1989 a cikin garin Ago Iwoye, na Jihar Ogun ) shi ne ƙwararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta Nijeriya, wanda a kwanan nan ya buga wa kungiyar kwallon kafa ta FC Fredericia wasa .

Ayyuka[gyara sashe | gyara masomin]

Matashin dan wasan tsakiya ne, wanda yaci kwallaye da yawa a kungiyar FC Ebedei, shine dan wasa na tara da ya tashi daga kungiyar zuwa FC Midtjylland . [1] Ya buga kakar wasa a shekara ta 2009/2010 don FC Hjørring, a kan aro daga kungiyar Danish Superliga ta FC Midtjylland . [2] A ranar 22 ga watan Disamba shekara ta 2010 matashin dan wasan na Najeriya ya bar kulob din Kolding FC kuma ya sanya hannu kan FC Fredericia . [3]

A watan Yunin shekara ta 2018, Akilu ya shiga kungiyar KSF Prespa Birlik ta Sweden. [4]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]