Jump to content

Yero Ibrahim Bello

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Yero Ibrahim Bello
mamba a majalisar wakilai ta Najeriya,

Mayu 1999 - Mayu 2007 - Ahmad Idris
District: Wase
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Yero Ibrahim Bello ya kasance ɗan siyasan Najeriya ne kuma malami kuma ɗan majalisa daga jihar Filato a Najeriya. An haifi Bello a ranar 9 ga watan Fabrairu, shekara ta 1962 a Jihar Filato. Yana da aure. [1]

Bello ya kammala karatu a jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria. [1]

Ɗan siyasa ne kuma malami. Daga shekarun 1999 zuwa 2003, ya wakilci mazaɓar Wase a majalisar wakilai. [2] [3]

  1. 1.0 1.1 Adeolu (2017-03-01). "YERO, Hon. Bello Ibrahim". Biographical Legacy and Research Foundation (in Turanci). Retrieved 2024-12-30. Cite error: Invalid <ref> tag; name "BLERF" defined multiple times with different content
  2. "Citizen Science Nigeria". citizensciencenigeria.org (in Turanci). Retrieved 2024-12-30.
  3. Adeolu (2017-03-01). "YERO, Hon. Bello Ibrahim". Biographical Legacy and Research Foundation (in Turanci). Retrieved 2024-12-30.