Zonzon

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Zonzon

Wuri
Ƴantacciyar ƙasaNajeriya
JihaJihar Kaduna
Ƙaramar hukuma a NijeriyaZangon Kataf
Bayanan Tuntuɓa
Lambar aika saƙo 802138

A Zonzon Gunduma ce kuma al'ummar kauye a karamar hukumar Zangon Kataf a kudancin jihar Kaduna a yankin Middle Belt a Najeriya. Lambar gidan waya na yankin ita ce 802138.[1]

Matsugunai[gyara sashe | gyara masomin]

[2] Waɗannan su ne wasu manyan ƙauyuka a gundumar Zonzon sun haɗa da:

  • Abiya Babu
  • Aza Aka
  • Chen Akoo
  • Fabwang (H.Ung.Tabo)
  • Kati (H.Wawa-Rafi)
  • Mabukhwu
  • Makunanshyia
  • Makutsatim
  • Manyi Sansak
  • Mashan
  • Masong
  • Mawuka
  • Mawukili
  • Sakum
  • Taligan (I,II)
  • Zonzon

Alkaluma[gyara sashe | gyara masomin]

Mutanen gundumar Zonzon musamman mutanen Atyap ne,tare da mazauna wasu sassan Najeriya a manyan garuruwanta.

Fitattun mutane[gyara sashe | gyara masomin]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Nassoshi[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Zonzon, Unguwar Gaya, Zangon Kataf, Kaduna State, Nigeria". mindat.org. Retrieved September 28, 2020
  2. Achi et al (2019) p. 11