Zonzon
Zonzon | ||||
---|---|---|---|---|
| ||||
Wuri | ||||
| ||||
Ƴantacciyar ƙasa | Najeriya | |||
Jiha | Jihar Kaduna | |||
Ƙaramar hukuma a Nijeriya | Zangon Kataf | |||
Bayanan Tuntuɓa | ||||
Lambar aika saƙo | 802138 |
A Zonzon Gunduma ce kuma al'ummar kauye a karamar hukumar Zangon Kataf a kudancin jihar Kaduna a yankin Middle Belt a Najeriya. Lambar gidan waya na yankin ita ce 802138.[1]
Matsugunai[gyara sashe | gyara masomin]
[2] Waɗannan su ne wasu manyan ƙauyuka a gundumar Zonzon sun haɗa da:
- Abiya Babu
- Aza Aka
- Chen Akoo
- Fabwang (H.Ung.Tabo)
- Kati (H.Wawa-Rafi)
- Mabukhwu
- Makunanshyia
- Makutsatim
- Manyi Sansak
- Mashan
- Masong
- Mawuka
- Mawukili
- Sakum
- Taligan (I,II)
- Zonzon
Alkaluma[gyara sashe | gyara masomin]
Mutanen gundumar Zonzon musamman mutanen Atyap ne,tare da mazauna wasu sassan Najeriya a manyan garuruwanta.
Fitattun mutane[gyara sashe | gyara masomin]
- Engr.Andrew Yakubu Laah,injiniya
- Atyoli Bala Achi (marigayi),masanin tarihi,marubuci
- Gwam Dominic Gambo Yahaya (KSM),Agwatyap III
- AVM Ishaya Aboi Shekari (rtd.),hafsan soji
Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]
- Shugabancin Atyap
- Gundumar Jei
- Kanai,Nigeria
- Jerin kauyukan jihar Kaduna