Abubakar Sadiq Mohammed

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Abubakar Sadiq Mohammed
Minister of Culture and Tourism (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa Nafada, 14 Oktoba 1961 (62 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Hausa
Karatu
Makaranta Jami'ar Maiduguri
Jami'ar Ibadan
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

An naɗa Abubakar Sadiq Mohammed a matsayin ministan yawon bude ido, al'adu da wayar da kan kasa a ranar 6 ga Afrilun 2010, lokacin da Muƙaddashin Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan ya sanar da sabuwar majalisar ministocinsa.

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Ya sami B.Sc (Physics) a 1985 daga Jami'ar Maiduguri da kuma M.Sc (Physics) daga Jami'ar Ibadan. Malami ne a Jami’ar Fasaha ta Tarayya Yola (1986–1996). Ya kasance Manajan Darakta ko Shugaba na kamfanoni da yawa tsakanin 1996 da 2002. Ya yi aiki a Cibiyar Malamai ta Kasa, Kaduna (2002-2008). A shekarar 2008 ya zama Shugaban Ma’aikata na Mataimakin Shugaban Majalisar Wakilai, Bayero Nafada.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

http://allafrica.com/stories/201004070116.html