Cecilia Nku
Appearance
| Rayuwa | |||||||||||||||||||||||||||
|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
| Haihuwa | Najeriya, 26 Oktoba 1992 (33 shekaru) | ||||||||||||||||||||||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||
| Karatu | |||||||||||||||||||||||||||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | |||||||||||||||||||||||||||
| Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||||||
| Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga tsakiya | ||||||||||||||||||||||||||
| Tsayi | 1.53 m | ||||||||||||||||||||||||||
Cecilia Ngibo Nku (an haife ta ranar 26 ga watan Oktoba, Shekara ta 1992) ta kasance yar wasan ƙwallon ƙafa a Najeriya, wacce take buga musu tsakiya, tana buga wasanni a team dinƙwallon ƙafa ta Rivers Angels a Gasar Matan Najeriyar. [1]
Kariyanta na duniya
[gyara sashe | gyara masomin]Nku ta fara wasan kasa da kasa ne a shekara ta 2010 yayin bugawa Najeriya kwallo a gasar cin kofin duniya ta mata ta mata ta FIFA U-20. Ta kasance daga cikin manyan 'yan wasan Najeriya da suka lashe Gasar Mata ta Afirka ta 2014 a Namibia. A watan Mayu na 2015 aka kira Nku da ya bugawa Najeriya wasa a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA ta 2015 [2]
Daraja
[gyara sashe | gyara masomin]Na duniya
[gyara sashe | gyara masomin]- Najeriya
- Gasar Mata ta Afirka (1): 2014
Manazartai
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ C. Nku Archived 2016-03-04 at the Wayback Machine
- ↑ "Falcons fly out with high hopes". Nigeria Football Federation. 19 May 2015. Archived from the original on 1 September 2019. Retrieved 1 September 2019.
Hanyoyin hadin waje
[gyara sashe | gyara masomin]- Cecilia Nku – FIFA competition record
- Cecilia Nku at Soccerway