Danjuma Laah
Appearance
11 ga Yuni, 2019 - ga Yuni, 2023 District: Kaduna South
9 ga Yuni, 2015 - ga Yuni, 2019 District: Kaduna South
| |||||||
| Rayuwa | |||||||
| Cikakken suna | Danjuma Tella La'ah | ||||||
| Haihuwa | Jihar Kaduna, 16 ga Faburairu, 1960 (66 shekaru) | ||||||
| ƙasa | Najeriya | ||||||
| Ƙabila | Yaren Tyap | ||||||
| Karatu | |||||||
| Makaranta | Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Kaduna | ||||||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya Yaren Tyap Hausa Kagoro | ||||||
| Sana'a | |||||||
| Sana'a | ɗan siyasa, ɗan kasuwa da ma'aikacin gwamnati | ||||||
| Imani | |||||||
| Addini | Katolika | ||||||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||||||
Danjuma Laah (an haife shi ranar 16 ga Fabrairu, 1960) ɗan siyasa Najeriya ne kuma ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazaɓar Kaduna ta kudu a jihar Kaduna, a Majalisar Najeriya ta 9.[1]
Danjuma Laah ya kasance ɗan majalisar dattijai mai wakiltar mazaɓar Kaduna ta kudu tun daga shekarar 2015. A ranar 23 ga Fabrairu an sake zaɓensa a kan muƙaminsa inda ya samu ƙuri'u 268,287 wanda ya kayar da Yusuf Barnabas Bala tsohon mataimakin gwamnan Kaduna, a ƙarƙashin jam'iyyar APC wanda ya samu ƙuri'u 133, 923.[2][3]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ "National Assembly | Federal Republic of Nigeria". Nass.gov.ng. Retrieved 2020-01-07.
- ↑ QueenEsther Iroanusi (2019-03-12). "INEC releases list of elected senators, APC-62, PDP-37". Premiumtimesng.com. Retrieved 2020-01-07.
- ↑ Ali, Ahmed (2019-02-25). "PDP wins senate seat in Kaduna – Daily Trust". Dailytrust.com.ng. Archived from the original on 2019-08-07. Retrieved 2020-01-07.