Funmi Aragbaye

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Funmi Aragbaye
Rayuwa
Cikakken suna Funmi Aragbaye
Haihuwa Ondo, 5 ga Yuli, 1954 (69 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a mawaƙi, evangelist (en) Fassara, mai rubuta waka da gospel singer (en) Fassara
Kayan kida murya
Imani
Addini Kiristanci

Funmi Aragbaye (an haife ta ranar 5 ga watan Yuli, 1954) a birnin Ondo, dake ƙasar Nijeriya. mawakiyar Nijeriya ce.