Gaskiya Ta Fi Kwabo
![]() | |
---|---|
Bayanai | |
Iri | takardar jarida |
Harshen amfani | Hausa |
Tarihi | |
Ƙirƙira | ga Janairu, 1939 |
Gaskiya Ta Fi Kwabo ( "gaskiya da daraja fiye da kwabo". Kwabo ne "Kashi daya bisa dari" na kuɗin Nijeriya naira) gudan jarida ce a Nijeriya, wadda ake bugata sau uku a mako. Ita ce takarda ta farko da aka fara amfani da ita a harshen Hausa, kuma tana ɗaya daga cikin littattafan farko da ke arewacin Najeriya. Editan Gaskiya Ta Fi Kwabo shi ne Abubakar Imam. A cikin shekara ta alif ɗari tara da arba'in da ɗaya 1941, an ƙara wasu shafuka a cikin Ajami zuwa jaridar ga waɗanda ba sa iya karanta rubutun Roman. An ƙira su ("' Yar Gaskiya").[1]
Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]
- ↑ Adamu, Yusuf M. "Print and Broadcast Media in Northern Nigeria" (pdf). kanoonline.com. Kano Online. Retrieved 2007-08-01.