Helen Oyeyemi

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Helen Oyeyemi
Rayuwa
Haihuwa Ibadan da Najeriya, 10 Disamba 1984 (39 shekaru)
ƙasa Birtaniya
Ƙabila Yarbawa
Karatu
Makaranta Corpus Christi College (en) Fassara
The Cardinal Vaughan Memorial RC School (en) Fassara
Harsuna Turanci
Sana'a
Sana'a marubuci
Kyaututtuka
Mamba Royal Society of Literature (en) Fassara
Helen Oyeyemi
Helen Oyeyemi

Helen Oyeyemi FRSL (an haifeta ranar 10 ga watan Disamban shekarar 1984) marubuciya ƴar Burtaniya ce kuma marubuciyar gajerun labarai.

Farkon rayuwa[gyara sashe | gyara masomin]

Helen Oyeyemi

An haifi Oyeyemi a Najeriya kuma ta girma a Lewisham, South London  tun tana da shekaru hudu.[1][2] Oyeyemi ta rubuta littafinta na farko, Yarinyar Icarus, yayin da take karatun matakin A-matakinta[3] a Cardinal Vaugha Memorial School. Ta halarci Kwalejin Corpus Christi, Cambridge.[4] Tun 2014 gidanta yana Prague.[2][5]

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Quinn, Annalisa (7 March 2014). "The Professionally Haunted Life Of Helen Oyeyemi". NPR. Retrieved 31 January 2021.
  2. 2.0 2.1 Hoggard, Liz (2 March 2014). "Helen Oyeyemi: 'I'm interested in the way women disappoint one another'". The Guardian. London. Retrieved 20 November 2016.
  3. Jordan, Justine (11 June 2011). "Mr Fox by Helen Oyeyemi – review". The Guardian. Retrieved 30 January 2012.
  4. Cite error: Invalid <ref> tag; no text was provided for refs named :0
  5. Bradshaw, M. René (16 March 2016). "What is Not Yours is Not Yours by Helen Oyeyemi". The London Magazine. Retrieved 20 November 2016.