Idriss Miskine

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Idriss Miskine
Minister of Foreign Affairs (en) Fassara

ga Yuni, 1982 - ga Janairu, 1984
Acyl Ahmat
Rayuwa
Haihuwa 15 ga Maris, 1948
ƙasa Cadi
Ƙabila Hadjarai peoples (en) Fassara
Mutuwa 7 ga Janairu, 1984
Karatu
Harsuna Larabci
Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da Mai wanzar da zaman lafiya

Idriss Miskine (an haife shi a ranar 15 ga watan Maris na shekarar 1948 - ya rasu a ranar 7 ga watan Janairun shekarata 1984) ɗan siyasan Chadi ne kuma ɗan diflomasiyya a ƙarƙashin Shugabannin Félix Malloum da Hissène Habré.

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Iyali[gyara sashe | gyara masomin]

Aiki[gyara sashe | gyara masomin]

Miskine, ya fito ne daga ƙabilar Hadjarai, ya kasance Ministan Sufuri, Wasiku, da Sadarwa a karkashin Shugaba Malloum har zuwa lokacin da ya shiga kungiyar Habre ta adawa ta Sojojin Arewa (FAN) a 1979. Bayan da FAN ta kame N'Djamena babban birnin ƙasar a watan Yunin 1982, Miskine ya zama Ministan Harkokin Waje. Ya mutu a watan Janairun shekarar 1984 jim kadan kafin a fara tattaunawar sulhu a Addis Ababa .

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Magabata
{{{before}}}
{{{title}}} Magaji
{{{after}}}