Jump to content

Ignatius A. Onimawo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ignatius A. Onimawo
Rayuwa
Haihuwa Etsako ta Yamma da Edo, 20 ga Yuli, 1957 (67 shekaru)
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yaren afenmai
Karatu
Makaranta Jami'ar Ibadan
Harsuna Turanci
Pidgin na Najeriya
Yaren afenmai
Sana'a
Sana'a Malami da university teacher (en) Fassara
Employers Jami'ar Ambrose Alli
Mamba Nutrition society of Nigeria (en) Fassara
Federation of African Nutrition Societies (en) Fassara
Imani
Addini Katolika
Kiristanci

Ignatius A. Onimawo (an haife shi a ranar 20 ga Yuli, 1957) ɗan Najeriya ne mai ilimi, masanin abinci, mai bincike, kuma tsohon mataimakin shugaban jami'ar Ambrose Alli, Ekpoma.

Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.