Izghe

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Izghe

Wuri
Yawan mutane
Harshen gwamnati Turanci
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci

Izghe ƙauye ne a cikin ƙaramar hukumar Gwoza, jihar Borno, Najeriya.

Hari[gyara sashe | gyara masomin]

Wani kisan gilla da kungiyar Boko Haram ta yi a ranar 15 ga Fabrairun 2014 ya yi sanadin mutuwar mazauna ƙauyen 106. An sake kai wani hari na biyu bayan ƴan kwanaki, inda aka ƙona kauyen.[1][2][3][4]

Duba kuma[gyara sashe | gyara masomin]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Nigeria's Boko Haram 'in village massacre'". BBC News. 2014-02-16. Retrieved 2014-05-13.
  2. B’Haram murders 106 in fresh attack. Archived 2014-03-19 at the Wayback Machine February 17, 2014 by Emma Anya, Fidelis Soriwei and Kayode Idowu with agency report
  3. Nigeria Boko Haram crisis: Anger over second Izghe raid. Retrieved 2014-02-June.
  4. Nigeria: Boko Haram attacks Izghe, Borno again. TVC News (retrieved 2014-02-June).