Jackson Muleka Kyanvubu (an haife shi a ranar 4 ga watan Oktoban Shekarar 1999) ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na Jamhuriyar Dimokaradiyyar Kwangowanda ke taka leda a matsayin ɗan wasan gaba a ƙungiyar Kasımpaşa ta Turkiyya a matsayin aro daga ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Belgium Standard Liège.
A ranar 8 ga watan Fabrairun shekarar 2022, an ba da Muleka rance ga kulob ɗin Kasımpaşa a Turkiyya har zuwa watan Yuni 2022, ba tare da zaɓin siye ba.[1]