James Oladipo Williams

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
James Oladipo Williams
Rayuwa
Haihuwa Lagos
ƙasa Najeriya
Mutuwa 1999
Ƴan uwa
Yara
Sana'a
Sana'a Lauya

James Oladipo Williams masanin shari'a ne ɗan Najeriya kuma tsohon alkali a babbar kotun jihar Legas. [1] Ya zama alkali a babbar kotun Legas a ranar 1 ga watan Yunin 1975, lokacin mulkin soja kuma ya yi ritaya daga aiki a ranar 22 ga watan Mayu 1987. Shi ne mahaifin Ayotunde Phillips da Oluwafunmilayo Olajumoke Atilade, babban alkalin jihar Legas na 14 da 15.[2]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Empty citation (help)Emerging dynasties: Retired jurists' children serving as judges. Nigeria.gounna.com. Archived from the original on 26 April 2015. Retrieved on 25 April 2015.
  2. Lagos CJ: Historic succession of two sisters. New Telegraph. Archived from the original on 14 May 2015. Retrieved on 24 April 2015.