Jimmy Bulus

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Jimmy Bulus
Rayuwa
Haihuwa Kaduna, 22 Oktoba 1986 (37 shekaru)
ƙasa Nijar
Najeriya
Karatu
Harsuna Faransanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  NA Hussein Dey (en) Fassara-
JS du Ténéré (en) Fassara2003-2004
  Niger national football team (en) Fassara2003-
ASFA Yennenga (en) Fassara2004-2007
  NA Hussein Dey (en) Fassara2007-2009
AS FAN Niamey (en) Fassara2009-2011
ASFA Yennenga (en) Fassara2011-
  NA Hussein Dey (en) Fassara2011-201130
ASFA Yennenga (en) Fassara2013-2014
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 178 cm

Jimmy Bulus (an haife shi ranar 22 ga watan Oktoba, 1986) a Kaduna, Nigeria. ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne na ƙasar Nijar wanda ya taka leda a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasar Nijar.

Sana'a[gyara sashe | gyara masomin]

Jimmy Bulus ya fara aikinsa a JS du Ténéré a Nijar kuma ya tafi ASFA Yennenga a gasar Firimiya ta Burkina Faso. [1]

Ayyukan ƙasa da ƙasa[gyara sashe | gyara masomin]

Ya kasance memba a Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa ta Nijar, wanda ya buga mata wasa tun a shekarar 2003. Ya taka leda a gasar cin kofin Ƙasashen Afirka na 2012, galibi a bayan dama.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Jimmy Bulus". Football Data Base. Retrieved 28 October 2016

Hanyoyin haɗi na waje[gyara sashe | gyara masomin]

Template:Niger Squad 2012 Africa Cup of Nations