Ketu, Nigeria

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.


Ketu, Nigeria

Wuri
Yawan mutane
Harshen gwamnati Turanci

Ketu birni ne, da ke a jihar Lagos, a ƙasar Najeriya. Yana kusa da Mile 12. Wurin yana da reshe na Foursquare Gospel Church.[1]

Ƙaramar hukumar Agboyi-Ketu (LCDA) tana ɗaya daga cikin ƙananan hukumomi na jihar Legas, Najeriya. Hedkwatarta tana cikin Alapere.[2]

Tarihi[gyara sashe | gyara masomin]

Tsohuwar gwamnatin jihar Legas, ta Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, wanda ya yi mulki daga 29 ga watan Mayu, 1999 zuwa 29 ga watan Mayu, 2007 ne ya kafa ƙaramar hukumar.

Tana da iyaka da ƙaramar hukumar Ikosi-Isheri (LCDA), karamar hukumar Kosofe da ƙaramar hukumar Ikorodu ta Yamma (LCDA).[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

Ketu Bus tasha
Ikorodu road, Lagos
Ketu Sabuwar tashar bas
Tashar bas ta BRT
  1. Cunningham, Stuart (2013). Hidden Innovation: Policy, Industry and the Creative Sector (Creative Economy and Innovation Culture Se Series). Univ. of Queensland Press. p. 163. ISBN 978-0-702-2509-89
  2. Benton-Short, Lisa; John Rennie Short (2013). Cities and Nature. Routledge Critical Introductions to Urbanism and the City. p. 7. ISBN 978-1-134252749
  3. "Lagos|City, Population, & History|Britannica". britannica.com. Retrieved 19 November 2021.