Jump to content

Majalisar Nut ta Afirka

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.

Ƙungiyar gyaɗa ta Afirka ƙungiya ce ta Gwamnati da aka tsara don inganta gyaɗa da aka samar a kasashen Gambiya, Mali, Nijar, Senegal, Sudan da Najeriya.