Manasseh Daniel Jatau

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Manasseh Daniel Jatau
Deputy Governor of Gombe State (en) Fassara

2019 -
Rayuwa
Haihuwa Jihar Gombe, 1955 (68/69 shekaru)
ƙasa Najeriya
Karatu
Harsuna Turanci
Hausa
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Addini Kiristanci
Jam'iyar siyasa All Progressives Congress

Manassah Daniel Jatau (an haife shi a ranar 29 ga watan Disamba shekara ta alif dari tara da hamsin da biyar 1955 a Balanga,dake jihar gombe Nijeriya) shi ne mataimakin gwamnan jihar Gombe. An zabe shi Mataimakin Gwamna tare da Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya yayin babban zaben shekarar dubu biyu da Sha tara 2019 na Najeriya.[1][2][3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Yaya, Haruna Gimba; Gombe (2018-11-22). "Gombe gov'ship: Inuwa Yahaya picks Dr Manassah as running mate". Daily Trust (in Turanci). Archived from the original on 2019-03-08. Retrieved 2019-06-27.
  2. "It is no more business as usual, says new Gombe Gov". Punch Newspapers (in Turanci). 29 May 2019. Retrieved 2019-06-27.
  3. "Manasseh Daniel Jatau Archives". TODAY (in Turanci). Retrieved 2022-03-01.