Maureen Eke

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Maureen Eke
Rayuwa
Haihuwa 19 Disamba 1986 (37 shekaru)
ƙasa Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya
Tsayi 1.8 m

Maureen Eke (an haife ta 19 ga watan Disamban 1986) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ta mata ce ta duniya wacce ke buga wasan tsakiya.[1] Ta kasance memba a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Najeriya kuma tana cikin tawagar gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA 2007. A matakin kulob, Eke tana taka leda a kulob ɗin Delta Queens FC da ke Jihar Delta a Najeriya.

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. List of Players" (PDF). FIFA Women's World Cup China 2007. FIFA. 2007. Archived from the original (PDF) on 14 October 2012. Retrieved 28 September 2007