Musa Isiyaku Ahmed

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Musa Isiyaku Ahmed
Rayuwa
Sana'a
Sana'a Malami

Musa Isiyaku Ahmed masani ne ɗan Najeriya. Shi ne mataimakin shugaba (Vice-chancellor) na farko kuma na yanzu na Jami’ar Gwamnatin Tarayya da ke Zuru.[1][2][3] Farfesa Ahmed shi ne Fellow College of Veterinary Surgeons Nigeria, Fellow Institute of Human and Natural Resources, Affiliate Member Computer Professional Council (CPN), Nigeria[4] Computer Society (NCS) da memba, Academia in Information Technology Professionals (AITP). Farfesa Ahmed ya fito ne daga jihar Borno a Najeriya. Ya taɓa zama Farfesa a Sashen Nazarin Dabbobi, Parasitology da Entomology a Jami’ar Maiduguri da ke Jihar Borno.[5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. IV, Editorial (April 12, 2020). "Prof. Isiyaku appointed VC Kebbi Agric varsity".
  2. "FG Appoints Premier VC for Newly Established University of Agriculture". April 10, 2020.
  3. Labaran, Abubakar (January 7, 2022). "Kachia forum honours Murtala Dabo for service delivery".
  4. "Federal University of Agriculture takes off in Kebbi State | AIT LIVE" (in Turanci). 2020-04-09. Retrieved 2023-01-11.
  5. "Federal University of Agriculture takes off in Kebbi State | AIT LIVE" (in Turanci). 2020-04-09. Retrieved 2023-01-11.