Nestor Binabo

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Nestor Binabo
Gwamnan Jihar Bayelsa

27 ga Janairu, 2012 - 14 ga Faburairu, 2012
Timipre Sylva - Henry Dickson
Rayuwa
ƙasa Najeriya
Ƙabila Mutanen Ijaw
Harshen uwa Harshen Ijaw
Mutuwa 2023
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa

Nestor K. Binabo ɗan siyasan Najeriya ne. Ya kasance a matsayin mukaddashin Gwamnan Jihar Bayelsa a kudancin Najeriya daga 27 ga watan Janairu 2012 zuwa 14 ga Fabrairu 2012, nadin da ya danganta da kasancewar Allah a rayuwarsa.[1]Shi ne kuma Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Bayelsa..[2][3][4]Matar Nestor K. Binabo, ' yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi garkuwa da ita a ranar 30 ga watan Yuni 2015 kuma an sake ta a ranar 6 ga watan Yulin, 2015 bayan an biya fansa. [5]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. "Acting Gov. Binabo Attributes Elevation to God". Bayelsa State. Archived from the original on 22 April 2012. Retrieved 4 May 2012.
  2. "Acting Governors Take Over in Adamawa, Bayelsa, Cross Rivers, Kogi, Sokoto". EIE Nigeria. 2012-01-30. Archived from the original on 2013-07-21. Retrieved 2012-02-16.
  3. "Bayelsa gov sworn in, talks tough". SunNewsOnline.com. 15 February 2012. Archived from the original on 16 February 2012. Retrieved 16 February 2012.
  4. "Bayelsa's Unending Drama". TheNewsAfrica.com. 6 February 2012. Archived from the original on 12 February 2012. Retrieved 16 February 2012.
  5. Binabo, Nestor (6 July 2015). "Mr". Independent Newspapers. Archived from the original on 11 October 2017. Retrieved 11 October 2017.