Jump to content

Omoniyi Caleb Olubolade

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Omoniyi Caleb Olubolade
Minister of Police Affairs (en) Fassara

2011 - 2015
Adamu Waziri
Gwamnan Jihar Bayelsa

27 ga Yuni, 1997 - 9 ga Yuli, 1998
Habu Daura - Paul Obi
Minister of Special Duties and Inter-Governmental Affairs (en) Fassara

Rayuwa
Haihuwa 30 Nuwamba, 1954
ƙasa Najeriya
Ƙabila Yaren Yarbawa
Harshen uwa Harshen Ijaw
Mutuwa 11 Mayu 2025
Karatu
Harsuna Turanci
Harshen Ijaw
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa da minista
Imani
Jam'iyar siyasa Peoples Democratic Party

Omoniyi Caleb Olubolade (An haifeshi 30 ga watan nowanba, 1954 kuma ya mutu a ranar 11 ga Mayu, 2025). Ya yi mulkin soji a jihar Bayelsa.[1]

Ya shiga aikin sojin ruwa a alif dari Tara da saba'in da biyar 1975 sannan ya tafi karo sanin aiki a Britannia Royal Naval College a 1975 sannan kuma yaje Naval College of Engineering India a 1979. The first annan a 9 ga watan yuni 1997 ya sami mukamin mulkin sabuwar jihar Bayelsa daga gwamnatin sajin Ganaral Sani Abacha[2]

An bashi ministan muhimman al'amura a 6 ga watan aprelu 2010 a gwamnatin shugaba Goodluck Jonathan.

  1. http://allafrica.com/stories/201004070116.html
  2. "Kwafin ajiya". Archived from the original on 2010-04-13. Retrieved 2021-05-17.