Philip Shaibu
Appearance
|
| |||||
12 Nuwamba, 2016 -
ga Yuni, 2015 - ga Maris, 2016 | |||||
| Rayuwa | |||||
| Haihuwa | Jahar Kaduna, 1 Disamba 1969 (55 shekaru) | ||||
| ƙasa | Najeriya | ||||
| Harshen uwa | Yaren afenmai | ||||
| Karatu | |||||
| Makaranta |
Jami'ar, Jos Jami'ar jahar Benin | ||||
| Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya Yaren afenmai | ||||
| Sana'a | |||||
| Sana'a | ɗan siyasa | ||||
| Imani | |||||
| Addini | Kiristanci | ||||
| Jam'iyar siyasa | Peoples Democratic Party | ||||
Philip Shaibu (an haife shi ranar 1 ga watan Disamba 1969) ɗan Najeriya ne akanta kuma ɗan siyasa wanda ya zama mataimakin gwamnan jihar Edo daga 2016 har zuwa tsige shi a 2024. A baya ya taba zama dan majalisar wakilai ta tarayya mai wakiltar Etsako daga 2015 zuwa 2016. kuma a matsayinsa na dan majalisar dokokin jihar Edo daga 2007 zuwa 2015.
Wannan Muƙalar guntuwa ce: tana buƙatar a inganta ta, kuna iya gyara ta.