Rustamid

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Rustamid

Wuri

Babban birni Tiaret
Yawan mutane
Harshen gwamnati Abzinanci
Larabci
Bayanan tarihi
Ƙirƙira 767
Rushewa 909
Ta biyo baya Halifancin Fatimid
Tsarin Siyasa
Tsarin gwamnati Sarauta da Imamate (en) Fassara
Rustamid Persian Dynasty.

Rustamid (ko Rustumid, Rostemid ) yayi mulkin wani yanki na Arewacin Afirka a cikin shekaru na 700 zuwa 909. Babban birnin ya kasance Tahert . Ya kasance a cikin Algeria ta yanzu . Ƙungiyar tana da asali da Fasiya [1] [2] [3] . Babu wanda ya san girman ƙasarsu amma ya yi gabas har zuwa Jabal Nafusa a Libya .

Imaman Rustamid[gyara sashe | gyara masomin]

  • Abd ar-Rahman bn Rustam bn Bahram ( 776 - 784 )
  • Abd al-Wahhab bn Abd ar-Rahman ( 784 - 832 )
  • Aflah bn Abdil-Wahhab ( 832 - 871 )
  • Abu Bakr bn Aflah ( 871 )
  • Muhammad Abul-Yaqzan bn Aflah ( 871 - 894 )
  • Yusuf Abu Hatim bn Muhammad Abil-Yaqzan ( 894 - 897 )
  • Yaqub bn Aflah ( 897 - 901 )
  • Yusuf Abu Hatim bn Muhammad Abil-Yaqzan, ya sake ( 901 - 906 )
  • Yaqzan bn Muhammad Abil-Yaqzan ( 906 - 909 )

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Britannica Encyclopedia, Retrieved on 18 December 2008.
  2. "The Places where Men Pray Together", pg. 210.
  3. Based on Britannica 2008: The state was governed by imams descended from ʿAbd ar-Raḥmān ibn Rustam, the austere Persian who founded the state.