Jump to content

Samuel Adesina

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Samuel Adesina
Rayuwa
Haihuwa Ondo, 1958
ƙasa Najeriya
Harshen uwa Yarbanci
Mutuwa 3 ga Faburairu, 2015
Yanayin mutuwa Sababi na ainihi (bladder cancer (en) Fassara)
Karatu
Harsuna Turanci
Yarbanci
Pidgin na Najeriya
Sana'a
Sana'a ɗan siyasa
Imani
Jam'iyar siyasa Nigeria Labour Party

Samuel Adesina (An haife shi a Shekarar 1958-9 ya rasu a watan Fabrairu,2014) ya kasance dan Siyasa kuma ya rike kakakin majalisar dokoki ta jihar Ondo (jiha) .[1][2]

A watan Aprilu 2011, yayi takaran kujeran gundumarsa ta, Odigbo II kuma ya lashe zaben ƙarƙashin jam'iyyar Labour Party. A ranar 29 Mayu,2011, an zaɓeshi a matsayin kakakin majalisar dokoki.[3] ya rike mukamin har na tsawon shekara Uku har zuwa rasuwanshi a ranar 24 ga Watan Fabrairu,2014, yanada shakara 56 a duniya sanadiyyar cutar Bladder Cancer.[4][5]


  1. "Ondo State House Speaker Samuel Adesina Dies". African Spotlight. Archived from the original on 1 July 2016. Retrieved 21 April 2015.
  2. "Ondo Speaker Samuel Adesina is dead - TV CONTINENTAL". tvcontinental.tv. Archived from the original on 7 July 2014. Retrieved 21 April 2015.
  3. "Ondo Assembly speaker, Adesina, dies". The Punch - Nigeria's Most Widely Read Newspaper. Archived from the original on 25 February 2014. Retrieved 21 April 2015.
  4. Sad news: Ondo state House Speaker dies
  5. BLADDER CANCER IN NIGERIA: WHY SNAILS MATTER