Tejumade Alakija
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Najeriya, 17 Mayu 1925 |
| ƙasa | Najeriya |
| Mutuwa | Asibitin Kwalejin, Ibadan, 23 ga Augusta, 2013 |
| Ƴan uwa | |
| Mahaifi | Adesoji Aderemi |
| Karatu | |
| Makaranta |
Westfield College (en) Jami'ar Oxford |
| Sana'a | |
| Sana'a |
civil servant (en) |
Tejumade Alakija (An haife ta ranar sha bakwai 17 ga watan Mayu 1925 - Agusta, 2013) . Ma'aikaciyar gwamnati ce 'yar Najeriya wacce ta zama shugaba mace ta farko a ma'aikatar farar hula ta Jihar Oyo . [1] Daga shekarar 1993 zuwa 1997, ta kasance Shugabar Jami’ar Abuja .
Gimbiya Alakija ta mutu a Asibitin Kwalejin Jami’a, Ibadan a shekarar 2013. [1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- 1 2 Oyo’s First Female Head of Service, Princess Tejumade Alakija Dies at 88! Archived 2019-07-01 at the Wayback Machine, 23 August 2013, TheStreetJournal.org, Retrieved 15 February 2016</ref == Rayuwa == Gimbiya Alakija an haifeta a [[Nijeriya|Najeriya]] a shekarar 1925. Mahaifinta shine Sir Adesoji Aderemi, wanda shine Ooni na Ife . Ta yi karatun share fagen zama malami sannan ta wuce PGCE a Jami’ar Oxford. Ta shiga aikin farar hula a Najeriya inda aka umurce ta da ta koyar. Ta zama shugabar mace ta farko a ma'aikatar farar hula a [[Oyo (jiha)|jihar Oyo]] . <ref name="street">Oyo’s First Female Head of Service, Princess Tejumade Alakija Dies at 88! Archived 2019-07-01 at the Wayback Machine, 23 August 2013, TheStreetJournal.org, Retrieved 15 February 2016