Tejumade Alakija
Appearance
| Rayuwa | |
|---|---|
| Haihuwa | Najeriya, 17 Mayu 1925 |
| ƙasa | Najeriya |
| Mutuwa | Asibitin Kwalejin, Ibadan, 23 ga Augusta, 2013 |
| Ƴan uwa | |
| Mahaifi | Adesoji Aderemi |
| Karatu | |
| Makaranta |
Westfield College (en) Jami'ar Oxford |
| Sana'a | |
| Sana'a |
civil servant (en) |
Tejumade Alakija (An haife ta ranar sha bakwai 17 ga watan Mayu 1925 - Agusta, 2013) . Ma'aikaciyar gwamnati ce 'yar Najeriya wacce ta zama shugaba mace ta farko a ma'aikatar farar hula ta Jihar Oyo . Cite error: Closing </ref> missing for <ref> tag Daga shekarar 1993 zuwa 1997, ta kasance Shugabar Jami’ar Abuja .
Gimbiya Alakija ta mutu a Asibitin Kwalejin Jami’a, Ibadan a shekarar 2013. [1]
Manazarta
[gyara sashe | gyara masomin]- ↑ Cite error: Invalid
<ref>tag; no text was provided for refs namedstreet