Tillabéri (gari)

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Tillabéri

Wuri
Map
 14°12′42″N 1°27′11″E / 14.2117°N 1.4531°E / 14.2117; 1.4531
JamhuriyaNijar
Yankin NijarTillabéri
Department of Niger (en) FassaraTillabéri (sashe)
Babban birnin
Yawan mutane
Faɗi 51,439 (2011)
Labarin ƙasa
Wuri a ina ko kusa da wace teku Nijar
Altitude (en) Fassara 215 m
Bayanan Tuntuɓa
Kasancewa a yanki na lokaci
Wani asibiti a Tillabery
Barka da zuwa Tillaberi!

Tillabéri (var. Tillabéry) gari ne a arewa maso yammacin ƙasar Jamhuriyar Nijar. Yana da nisan kilomita 11 daga babban birnin kasar wato Niamey akan Kogin Neja.[1] Gari ne mai matukar mahimmanci a fannin kasuwanci a kasar ta Nijar kuma cibiyar tafiyar da Gwamnatin Tillabéri (yanki) da kuma Tillabéri (sashe). Bisa ga kidayar 2001 garin nada yawan mutane sama da 16000.[2]

Yanayin Muhalli[gyara sashe | gyara masomin]

Tillabéri na da yanayi na zafi sosai.[3]

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]

  1. Tillaberi, Niger Page. Falling Rain Genomics, Inc. 1996-2004
  2. Niger: largest cities and towns and statistics of their population Archived 2011-05-22 at the Wayback Machine. World Gazetteer.
  3. "Tillabery Climate Normals". National Oceanic and Atmospheric Administration. Retrieved April 9, 2016.
  • Decalo, Samuel (1997). Historical Dictionary of the Niger (3rd ed.). Boston & Folkestone: Scarecrow Press. ISBN 0-8108-3136-8.
  • Geels, Jolijn (2006). Niger. Chalfont St Peter, Bucks / Guilford, CT: Bradt UK / Globe Pequot Press. ISBN 978-1-84162-152-4.