Ummu Ayman

Daga Wikipedia, Insakulofidiya ta kyauta.
Ummu Ayman
Rayuwa
Haihuwa unknown value
Mutuwa unknown value
Makwanci Al-Baqi'
Ƴan uwa
Abokiyar zama Zayd ibn Harithah
Yara
Sana'a
Imani
Addini Musulunci

Barakah bint Tha'alaba larabci بَـرَكَـة}, amfi saninta da Umm Ayman, ta kasance daya daga cikin wadanda suka karba musulunci da wuri. ta kasance yar asalin Habasha ne kuma baiwa ce ga iyayen Annabi Muhammad S.A.W, wato Abdullahi dan Abdul-Muttalib da kuma Amina yar Wahb. mijinta shine Ubayd dan Zayd na Banu Khazraj, wanda ta haifa mai Ayman dan Ubayd, sai ake kiranta da Umm Ayman

Manazarta[gyara sashe | gyara masomin]